
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Bukola Saraki
Yace: “A matsayin na mamba na majalisar dattawa, ban taba aiki a wani kwamitin tsaro ba. Hasali ma dai nine shugaban adawa da gwamnatin GoodluckwJonathan. Ta yaya za’a ce na samu damar da zani ci fuskanta wani.
“Shugaban majalisa yana so ya sanar da mutane cewa kokarin da Sahara Reporters take yi da masu ingizata shine su cire no daga Ofishin shugaban majalisar dattawa. Wannan wani abu ne wanda suka kasa yi a cikin majalisa.”
Sannan kuma ya bayyana cewa wannan shine karo na 3 wanda Sahara Reporters take yi mashi kazafi. Sannan ya bayyana cewa bata fi karfin doka ba duk da cewa ba a Najeriya take ba.
0 comments:
Post a Comment